Sunday, April 5, 2026
HomeUncategorizedMatar mataimakin gwamnan Neja ta rasu

Matar mataimakin gwamnan Neja ta rasu

 Matar mataimakin gwamnan Neja ta rasu

Hajiya Zainab, mai-ɗakin mataimakin gwamnan Neja, Yakubu Garba, ta rasu a wannan Rana ta Talata da safe.

Hadimin mataimakin gwamnan, Salis Sabo ne ya bayyana labarin rasuwar a shafinsa na facebook.

“Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un, mun yi rashin mai-ɗakin Mai gida na mataimakin gwamnan Neja. Allah Ya gafarta mata Ya sa aljannar Firdaus ce makomar ta,

” in ji shi.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata