Monday, April 6, 2026
HomeUncategorizedMatasa a Yobe sun lalata allunan da ke ɗauke da hotunan Tinubu

Matasa a Yobe sun lalata allunan da ke ɗauke da hotunan Tinubu

Wasu fusatattun matasa a Damaturu jihar Yobe sun lalata allunan kan haya masu ɗauke da hotunan shugaban kasa Bola Tinubu wadda aka sanya dan tarar shugaban zuwa Yobe.

Jim kaɗan bayan kammala wani taron ƙaddamar da shirin bayar da tallafin noma na jihar ta Yobe da aka gaiyaci shugaba Tinubu matsan suka kekketa hotunan na shugaba Tinubu da Kashim Shetima da kuma Gwamnan Yoben Mai Maka Buni.

Mataimakin shugaban kasa Kashim Shetima ne ya wakilci shugaba Tinubu a taron da aka yi Asabat ɗinnan a Yobe.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata