Sunday, April 5, 2026
HomeUncategorizedMutane da yawa sun makale yayin da gini ya ruguje a Kano.

Mutane da yawa sun makale yayin da gini ya ruguje a Kano.

Mutane da yawa sun makale yayin da gini ya ruguje a Kano.

Yanzu haka dai wasu ma’aikata da ba a tantance adadinsu ba sun makale a wani gini da ya rufta a unguwar Kuntau da ke karamar hukumar Gwale a jihar Kano.

Wata majiya ta bayyana cewa, akalla mutane 11 ne suka makale a karkashin baraguzan ginin.

Jami’an hukumar kiyaye haddura ta kasa (FRSC) sun garzaya da wasu mutane biyu da aka ceto zuwa asibiti.

A halin yanzu ana ci gaba da tono wasu gawarwaki da

Har yanzu ba a tantance adadin su  ba.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata