Sunday, April 5, 2026
HomeUncategorizedNDLEA sun kama mahajjata da hodar iblis a Legas

NDLEA sun kama mahajjata da hodar iblis a Legas

 NDLEA sun kama mahajjata da hodar iblis a Legas 

Jami’an hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi NDLEA a Nijeriya sun kama mahajjata hudu masu niyya zuwa Saudiyya da hodar iblis a Legas.

Kakakin hukumar ta NDLEA Femi Babafemi ya bayyana hakan a wata sanarwa ranar Alhamis a Abuja. 

Babafemi ya ce jami’an NDLEA sun kai samame wani otal mallakin Emerald, Ladipo, Oshodi, jihar Legas, a ranar 5 ga watan Yuni inda suka cafke mahajjatan bayan samun bayyanan sirri.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata