Sunday, April 5, 2026
HomeUncategorizedNi ba uban gidan kowa ba ne a siyasar jihar Kaduna -...

Ni ba uban gidan kowa ba ne a siyasar jihar Kaduna – Elrufa’i

 Ni ba uban gidan kowa ba ne a siyasar jihar Kaduna – Elrufa’i 

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai, ya ce ba ya son a yi masa kallon ubangidan kowa a siyasar jihar Kaduna.

Elrufa’i ya bayyana haka yayin da yake jawabi a wajen wani taron karawa juna ilimi ga manyan jami’an gwamnati a jihar Borno, ranar Litinin.

Ya ce sau biyar kacal ya ziyarci jihar ta Kaduna tun bayan da ya bar mulki kusan shekara daya da ta wuce.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata