Sunday, April 5, 2026
HomeLabaraiNijar ta bukaci jakadanta da ke Faransa ya dawo gida

Nijar ta bukaci jakadanta da ke Faransa ya dawo gida

https://drive.google.com/uc?export=view&id=1AYPhzTcUVBfWkFQD_fzy9CrA7cnGKj0p
Sojojin mulkin dna Nijar sun bai wa  jakadan kasar a Faransa sa’o’i 48 na ta dawo gida. 

Sojojin sun bayyana hakan ne a cikin wasu takardu daban daban da suka aike ga ma’aikatun harakokin wajen kasashen
A cikin duka takardun dai hukumomin mulkin sojin na Nijar na cewa sun dauki matakin ne sakamakon kin amsa goron gayyatar da sabon ministan harakokin wajen Nijar din ya yi musu a wannan rana juma’a
Wannan na zuwa ne bayan Faransa ta yi watsi da irin wannan mataki da aka dauka akan jakadan ta inda tace sojojin basu da hurumin yin hakan
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata