Tuesday, April 7, 2026
HomeUncategorizedNijar ta kulla yarjejeniyar tsaro da Rasha

Nijar ta kulla yarjejeniyar tsaro da Rasha

Hukumomin mulkin sojan Nijar sun rattaba hannu kan yarjejeniyar karfafa huldar tsaro da kasar Rasha.
A yayin wata ziyara ce da wata babbar tawagar kasar Rashar ta kawo Nijar ne karkashin jagorancin karamin ministan tsaron kasar manjo kanal Evkurouv Lunus-Bek aka kulla wannan wannan yarjejeniya tare da ministan tsaron Nijar janar Salifou Mody.
Daga bisani tawagar ta samu ganawa da shugaban gwamnatin mulkin sojan birgediya janar ABDOURAHAMANE Tiana a fadar sa.
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata