Sunday, April 5, 2026
HomeUncategorizedNLC da TUC sun janye yajin aiki a Nijeriya

NLC da TUC sun janye yajin aiki a Nijeriya

 

NLC da TUC sun janye yajin aiki a Nijeriya 

Kungiyoyin kwadago na NLC da TUC a Nijeriya sun sanar da janye yajin aikin da suka fara a ranar Litinin.

Shugaban kungiyar ta TUC Festus Osifo ya bayyana hakan ne a ranar Talata a Abuja bayan wani taron hadin gwiwa na majalisar zartarwa na kasa na hadin gwiwa na kungiyar.

Za a fitar da sanarwar nan ba da jimawa ba , in ji shugaban kwadagon.

A ranar Litinin ne kungiyoyin biyu suka tsunduma yajin aiki saboda korafe – korafensu kan karin kukldin wutar lantarki da kuma rashin cimma matsaya kan sabon mafi karancin albashi.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata