Tuesday, April 7, 2026
HomeSiyasaObasanjo ya kai wai Babangida ziyara gidansa da ke jihar Neja

Obasanjo ya kai wai Babangida ziyara gidansa da ke jihar Neja

Tsohon shugaban Nijeriya Olusegun Obasanjo ya kai wa tsohon shugaban kasar a mulkin soja Janar Ibrahim Badamasi Babangida ziyara a gidansa da ke Minna, babban birnin jihar Neja.

 

Wasu majiyoyi sun shaida wa jaridar Daily Trust cewa dattawan biyu sun tattauna cikin sirri na tsawon mintuna 30, kafin daga bisani Obasanjo ya koma filin sauka da tashin jiragen sama na Ahmed Bola da ke Minna.

 

Kazalika guda daga cikin majioyin, ya bayyana cewa ganawar tasu na iya kasancewa mai alaka ta kai tsaye da zaben 2027 da ke karatowa.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata