Tuesday, April 7, 2026
HomeSiyasaPDP ba ta shirya cin zaben 2027 ba - Nyesoma Wike

PDP ba ta shirya cin zaben 2027 ba – Nyesoma Wike

Ministan babban birnin Abuja Nyesom Wike, ya bayyana cewa jam’iyyar PDP ba ta shirya cin zaben 2027 ba, kuma ba ta da wani kyakkyawan tsari da za ta iya kayar da jam’iyyar APC.

Ministan ya bayyana hakan ne yayin wani taron manema labarai a Abuja.

Wike ya ce halin rashin tabbas da PDP ke ciki, su kan su jagororin sun san ba da gaske suke ba, don haka ba su shirya tunkarar 2027 ba.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttps://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Manajan Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata