Monday, April 6, 2026
HomeUncategorizedSERAP na son a binciki gwamnoni yadda suka yi da bashin da...

SERAP na son a binciki gwamnoni yadda suka yi da bashin da suka ci daga bankin duniya

 SERAP na son a binciki gwamnoni yadda suka yi da bashin da suka ci daga bankin duniya

Kungiyar SERAP ta bukaci shugaban Nijeriya Bola Tinubu, da ya umurci babban lauyan tarayya kuma Ministan Shari’a, Lateef Fagbemi (SAN) da sauran hukumomin da ke yaki da cin hanci da rashawa su yi gaggawar gudanar da bincike kan yadda gwamnonin kasar suka kashe kudaden da suka kai dala bilyan $1.5bn sa suka amso lamunin Bankin Duniya don rage talauci da kare lafiyar jama’a a fadin jihohin.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata