Fadar Shugaban Kasa ta musanta ikirarin da tsohon dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP a zaben 2023, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya yi cewa an yi watsi da yankin Arewa a mulkin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Fadar ta bayyana cewa akwai muhimman ayyuka da shirye-shirye da dama da ake aiwatarwa a yankin Arewa a halin yanzu.
Kwankwaso, yayin wani taron tattaunawa kan gyaran tsarin kundin tsarin mulki na 2025 da aka gudanar a Kano ranar Alhamis, inda ya yi gargadin cewa ana karkatar da dukiyar kasa zuwa yankin Kudu, wanda hakan ke kara talauci da rashin tsaro a Arewa.
A martaninsa da ya wallafa a shafinsa na X, mai ba Shugaban Tinubu ahawara na musamman kan harkokin yada labarai da sadarwa, Sunday Dare, ya kalubalanci ikirarin Kwankwaso.
Tinubu bai mayar da Arewa saniyar ware ba – Martanin fadar shugaban Nijeriya ga Kwankwaso
RELATED ARTICLES
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
