Monday, April 6, 2026
HomeUncategorizedTinubu ya haramta wa ministocinsa tafiye-tafiye zuwa kasashen ketare

Tinubu ya haramta wa ministocinsa tafiye-tafiye zuwa kasashen ketare

 

Tinubu ya haramta wa ministocinsa tafiye-tafiye zuwa kasashen ketare

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya bayar da umurnin haramta wa ministocinsa da sauran mukarraban gwamnatinsa tafiye-tafiye zuwa kasashen waje.

Shugaba Tinubu ya ba da umurnin ne ta cikin wata wasika da shugaban ma’aikatansa, Femi Gbajabiamila, ya aike wa sakataren gwamnatin tarayya, George Akume.

A cikin wasikar, mai kwanan wata 12 ga Maris, 2024, Tinubu ya ba da umurnin hana duk wasu  tafiye-tafiye zuwa kasashen waje.

Sai dai ya ce an keɓance tafiyar da ta zama wajibi.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata