Sunday, April 5, 2026
HomeLabaraiTurkiyya da Somaliya sun sanya hannu kan yarjejeniyar fara hakar man fetur...

Turkiyya da Somaliya sun sanya hannu kan yarjejeniyar fara hakar man fetur da iskar gas a tekun Somaliya

DW Afrika ta ruwaito cewa bayan zaman tattaunawa tsakanin shugabannin ƙasashen biyu Recep Tayyip Erdogan da Hassan Sheikh Mohamud a birnin Istanbul, sun bayyana cewa wannan shi ne karon farko a tarihin Somaliya da za a fara hakar man fetur a tekun ƙasar.

Karkashin yarjejeniyar, Turkiyya za ta tura jirgin hakar mai zuwa tekun, kuma ana sa ran aikin zai taimaka a ɓangaren makamashi ga Somaliya, tare da yin tasiri ga tattalin arziƙin kasar.

RELATED ARTICLES

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata