Wednesday, April 8, 2026
HomeUncategorizedWike zai haramta zirga-zirgar motocin haya marasa alamar Tãzi a Abuja

Wike zai haramta zirga-zirgar motocin haya marasa alamar Tãzi a Abuja

Ministan babban birnin tarayya Najeriya Nyesom Wike, ya ce nan ba da dadewa ba, hukumar gudanarwar babban birnin tarayyar za ta haramtawa motocin haya marasa fenti da ke nuna alamar tãzi yin aiki a kan titunan birnin ƙasar.

Ministan ya fadi hakan yayin da yake jawabi ga manema labarai a Abuja, ya bayyana cewa shirin na da nufin magance matsalar tsaro da ta addabi yankin. 

Jaridar Leadership ta ruwaito Wike yana jaddada bukatar daukar tsauraran matakai don kawar da duk wasu bata gari a ciki da wajen  birnin tarayya Abuja.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata