Sunday, April 5, 2026
HomeUncategorizedYa kamata Arewa ta marawa Shugaba Tinubu baya a zaben 2027 -...

Ya kamata Arewa ta marawa Shugaba Tinubu baya a zaben 2027 – Shehu Sani

Kamata ya yi ‘yan Arewa su marawa Shugaba Tinubu baya a zaben 2027 – Shehu Sani

Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya magantu kan sake tsayawar takarar shugaban kasa Bola Tinubu a zaben 2027.

Shehu Sani ya bayyana hakanne yayinda yake zantawa da manema labarai a Kaduna,yace a ra’ayin shi, ya kamata arewa su bar wa ‘yan kudu takara a zaben 2027,domin Arewa ta samu shugaban kasa a 2031.

A cewar sa,duk da kundin tsarin mulkin kasa ya bai wa kowane dan kasa damar tsayawa takara amma kamata ya yi ‘yan arewa su marawa ‘yan kudu baya a zabe mai zuwa.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata