Monday, April 6, 2026
HomeUncategorized'Yan bindiga sun sace mutane 7 a Maradi Jamhuriyar Nijar

‘Yan bindiga sun sace mutane 7 a Maradi Jamhuriyar Nijar

‘Yan bindiga sun sace mutane 7 a Maradi Jamhuriyar Nijar 

Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da mutune bakwai a gidaje hudu daban-daban a wani kauye mai suna Badariya da ke da nisan kilomita 5 da karamar hukumar Gabi ta jihar Maradi a Jamhuriyar Nijar.

Cikin wadanda aka sacen cikin dare sun hada da mata biyu, yara kanana biyu da kuma magidanta guda uku.

Kazalika wasu maharan na daban sun yi awon-gaba da wasu ‘yan mata biyu da shanu biyu a kauyen Gidan Dan Komo da ke cikin karamar hukumar dai ta Gabi a jihar Maradi.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata