DCL Hausa Radio
f DCL HAUSA FACEBOOK
Friday, April 10, 2026
HomeUncategorized'Yan bindiga sun yi ajalin ‘yan kasuwa tare da raunata mutum 11...

‘Yan bindiga sun yi ajalin ‘yan kasuwa tare da raunata mutum 11 a Fika a jihar Yobe

 

Gwamnan jihar Yobe Mai Mala Buni
Yan bindigar ana  zargin sun kai farmaki kasuwar da ke ci duk sati a Ngalda karamar hukumar Fika da misalin karfe 6 na yammacin ranar Litinin da suka yi  harbe harbe tare da  fasa shaguna a kasuwar.
Wani dan karamar hukumar Fika Dauda Yakubu Damazai, ya shaida wa Daily Trust cewa wasu ‘yan kasuwa guda bakwai a babbar kasuwar shanun sun rasa rayukansu a wannan mummunan hari.
Ya ce da yammacin ranar wasu da ba a san ko su waye ba sun kai hari a kasuwar shanu da babbar kasuwar inda suka  kashe mutane bakwai tare da jikkata mutane 11, kuma tuni aka  garzaya da su babban asibitin Fika domin duba lafiyar su.
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata