Sunday, April 5, 2026
HomeUncategorizedZulum zai daure 'yan bangar siyasa shekaru 7 a gidan kaso

Zulum zai daure ‘yan bangar siyasa shekaru 7 a gidan kaso

Gwamnan jihar Borno Prof Babagana Umara Zulum ya sa hannu kan dokar da za ta ba da a daure duk wanda aka samu laifin bangar siyasa a jihar.
Gwamnan ya sa hannu kan dokar ne tare da karin wasu dokoki 8 da majalisar dokokin jihar ta amince da su.
Gwamnan ya ce an dauki wannan matakin ne domin dakile yawan matsalolin bangar siyasa da yi wa yara kanana fyade a jihar.
Prof Babagana Umara Zulum ya ce bayan wannan hukunci na daurin shekaru 7. Sannan masu daukar nauyin su ma ba za a bar su haka nan ba, sai an hukunta su.
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata