DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ƴan bindiga sun ƙona buhunan masara 50 tare da ajalin manoma 10 a jihar Neja

-

 

Ƴan bindiga sun ƙona buhunan masara 50 tare da jin ajalin mutane 7 a kauyen Bangi da ke karamar hukumar Mariga ta jihar Neja

Majiya mai tushe ta shaida wa jaridar Daily Trust cewa wadanda abin ya rutsa suna a kan hanyarsu ta dawowa da kwasar amfanin gona da suka girbe a gonakinsu

Maharan sun boye a cikin gonar suka jira har sai da manoman suka gama loda buhunan masara 50 a cikin motar kuma shirin komawa gida sai suka bude musu wuta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Rukunin farko na maniyyatan jihar Bauchi a Nijeriya, sun tashi zuwa Saudiyya- NAHCON

Hukumar aikin Hajji ta Nijeriya ta bayyana cewa maniyyata 2,520 ne daga cikin jihar Bauchi za su halarci aikin Hajjin bana na 2025 a kasar...

An saki ‘Yan jaridar Sahara FM da aka tsare a Agadez

Rahotanni daga Jamhuriyar Nijar na nuna cewa an saki ‘yan jarida uku na gidan rediyon Sahara FM da ke Agadez bayan da aka tsare su...

Mafi Shahara