DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

-

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya.

Ana dai sa ran fitar da wannan sakamako ne a ranar Juma’a mai zuwa 2 ga watan Mayun, 2025 kamar yadda jaridar Daily Trust ta rawaito.

Google search engine

Bangarorin da suka yi binciken da suka haÉ—a da FBI, IRS, DEA da CIA za su fitar da sakamakon binciken ne kamar yadda kotu ta umurta.

Ana dai zargin cewa binciken na da nasaba da miyagun kwayoyi wanda ya shafi Shugaba Bola Ahmed Tinubu na Nijeriya tun a cikin shekarun 1990.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaban kasar Cingo mai shekaru 82 zai sake tsayawa takara

Shugaban Jamhuriyar Congo, Denis Sassou Nguesso, ya bayyana cewa zai sake tsayawa takara a zaben shugaban ƙasa da za ayi 15 ga Maris. A yanzu dai...

Kotu a Nijeriya ta umurci Birtaniya ta biya fam miliyan 20 ga iyalan ma’aikata 21 da aka halaka a 1949

Wata kotu a Nijeriya ta umurci Gwamnatin Birtaniya da ta biya fam miliyan 20 ga kowane iyali daga cikin iyalan ma’aikatan ma'adanai na kwal 21...

Mafi Shahara