DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

-

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya.

Ana dai sa ran fitar da wannan sakamako ne a ranar Juma’a mai zuwa 2 ga watan Mayun, 2025 kamar yadda jaridar Daily Trust ta rawaito.

Google search engine

Bangarorin da suka yi binciken da suka haÉ—a da FBI, IRS, DEA da CIA za su fitar da sakamakon binciken ne kamar yadda kotu ta umurta.

Ana dai zargin cewa binciken na da nasaba da miyagun kwayoyi wanda ya shafi Shugaba Bola Ahmed Tinubu na Nijeriya tun a cikin shekarun 1990.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An dage jana’izar marigayi Muhammad Buhari zuwa ranar Talata -Dikko Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya sanar da shirye-shiryen jana'izar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a ranar Lahadi, 13 ga Yuli,...

Jam’iyyar ADC ta sanar da kwana uku na alhinin rashin tsohon Shugaban Nijeriya, Muhammadu Buhari

Jam’iyyar ADC ta bayyana kwanaki uku na zaman makoki ga mambobinta don girmama marigayi tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a ranar Lahadi...

Mafi Shahara