DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ne matsalar PDP a Nijeriya – inji wani jigo a jam’iyyar, Segun Sowunmi

-

 Tinubu ne matsalar PDP a Nijeriya – inji wani jigo a jam’iyyar, Segun Sowunmi

Google search engine
Wani jigo a jam’iyyar PDP, Segun Sowunmi, ya dora alhakin rikicin da ke ciki gida dake faruwa a jam’iyyar bisa kan mukamin da shugaban Bola Tinubu ya baiwa Nyesom Wike mukamin ministan babban birnin tarayya Abuja.
Segun Sowunmi ya bayyana haka ne a cikin shirin siyasa na gidan talabijin na Channels a ranar Laraba, lokacin da aka tambaye shi game da matsalar PDP.
Ya ce mutane na dora matsalar kan Wike ne kawai amma yana ganin Tinibu ne matsalar, domin bai tuntubi shugabannin jam’iyyar kafin bashi wannan matsayi ba.
Segun ya yi nuni da cewa ko a lokacin da tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya kafa gwamnatin hadin kan kasa sai ya  tuntubi jam’iyyun adawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Sabon shugaban hukumar zaben ya yi alwashin dawo da ingantacce da sahihin zabe a Nijeriya

Sabon shugaban hukumar zaɓen Nijeriya, INEC, Farfesa Joash Amupitan, SAN, ya sha alwashin dawo da sahihanci da amincewar jama’a ga tsarin zaɓe na ƙasar, yana...

Ba ni ke tsoma baki a gwamnatin Kano ko raba kwangiloli ba – Rabi’u Musa Kwankwaso

Jagoran jam’iyyar NNPP kuma tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya karyata zargin da ake yi masa na tsoma baki a harkokin mulkin...

Mafi Shahara