DCL Hausa Radio
f DCL HAUSA FACEBOOK
Saturday, April 11, 2026
HomeUncategorizedGwamnan jihar Adamawa Ahmadu Fintiri ya amince da nadin sabbin sarakuna 7...

Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Fintiri ya amince da nadin sabbin sarakuna 7 a jihar

Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Fintiri

A wata cikin wata sanarwa da sakataren yada labaran gwamnan Humwashi Wonosikou,ya rabawa manema labarai ta bayyana sunayen sabbin sarakunan da suka hada da HRH Alhaji Sani Ahmadu Ribadu, Sarkin Fufore HRH Barista Alheri B. Nyako, Tol Huba da HRH Prof.  Bulus Luka Gadiga.

Sauran sun hada da HRH Dr Ali Danburam, Ptil Madagali,  HRH Aggrey Ali, Kumu of Gombi,  HRH Ahmadu Saibaru, Emir of Maiha, and HRH John Dio, Gubo Yungur.

Sanarwar ta ce gwamnan ya taya sabbin sarakunan murna, inda ya jaddada cewa zaben nasu ya yi ne bisa cancanta da kuma farin jinin da suke da shi a tsakanin jama’a.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata