DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Manchester City ta sayi matashin dan wasan baya na Brazil “Vitor Reis” mai shekaru 19

-

 

Vitor Reis

Manchester City ta sanar da kammala daukan matashin dan wasan baya Vitor Reis daga kungiyar Palmeiras ta Brazil kan kudi Euro miliyan 29.6.

Dan wasan dan kasar Brazil mai shekaru 19, ya rattaba hannu kan yarjejeniyar shekara hudu da rabi da kungiyar da ke buga gasar gasar Firimiyar ta kasar Ingila.

Reis ya bayyana farin cikinsa na zama daya daga cikin ‘yan wasan Manchester City, da ke cikin manyan kungiyoyin kwallon kafa a duniya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnan Jigawa ya yi girgiza a majalisar kwamishinoninsa

Gwamnatin Jihar Jigawa ta sanar da sauye-sauyen mukamai a cikin Majalisar Zartaswa ta jiha, a wani yunkuri na inganta aiki da daidaita tsarin mulki. A cikin...

Shugaba Bola Ahmed Tinubu na jagorantar taron majalisar zartarwa ta kasa a fadarsa dake Villa a Abuja

Daga cikin wadanda suka halarci taron akwai mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima, Sakataren gwamnatin tarayya, Sanata George Akume, mai bai wa shugaban kasa shawara kan...

Mafi Shahara