Sunday, April 5, 2026
HomeUncategorizedZiyarar shugaba Tinubu na nan ta zuwa ƙasar Qatar

Ziyarar shugaba Tinubu na nan ta zuwa ƙasar Qatar

 

Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai kai ziyara Qatar, Hadaddiyar Daular Larabawa, a ranakun 2 da 3 ga watan Maris.

ma’aikatar harkokin wajen kasashen wajen ce ta bayyana hakan a wani martani da ta mayar kan rahotanni da ake ya dawa na cewa hukumomin Qatar sun ki amincewa da shugaba Tinubu na ziyartar kasar.

Ministan harkokin wajen kasashen waje Ambasada Yusuf Tuggar, a ranar Asabar ta ce shugaba Tinubu zai gudanar da ziyarar kamar yadda aka tsara tun da farko.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata