DCL Hausa Radio
f DCL HAUSA FACEBOOK
Tuesday, April 14, 2026
HomeUncategorizedShugabar matan jam'iyyar APC a jihar Kaduna ta yi watsi da tafiyar...

Shugabar matan jam’iyyar APC a jihar Kaduna ta yi watsi da tafiyar El-rufa’i tare da karbar tafiyar Gwamna Uba Sani

Maryam Sulaiman/Uba Sani

 Shugabar matan jam’iyyar APC a jihar Kaduna ta yi watsi da tafiyar El-rufa’i tare da karbar tafiyar Gwamna Uba Sani

Maryam Suleiman, wadda ta kasance ta hannun daman El-Rufai, ta bayyana cewa komawarsa jam’iyyar SDP, lissafi ne da ba daidai ba.

Shugabar matar wadda a baya aka dakatar da ita daga jam’iyyar saboda kalaman batanci ga Gwamna Uba Sani, ta bayyana nadamar abinda ta aikata.

A yayin wata tattaunawa da manema labarai ta ce ba ta san abubuwan da ke faruwa a lokacin da ta caccaki gwamna Uba Sani ba, amma zuwa yanzu ta gane kuskurenta.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata