DCL Hausa Radio
f DCL HAUSA FACEBOOK
Tuesday, July 7, 2026
HomeSiyasaYan Nijeriya ba su ji daɗin rashin zuwa gasar cin kofin duniya...

Yan Nijeriya ba su ji daɗin rashin zuwa gasar cin kofin duniya ba – Sakon Wike ga Super Eagles

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bukaci tsohon ɗan wasan Nijeriya, Joseph Yobo, da ya isar wa ‘yan wasan saƙon cewa ‘yan Nijeriya ba su ji daɗin rashin samun gurbin shiga Kofin Duniya na 2026 ba.

Wike ya bayyana hakan yayin da yake jawabi a wani taro da Yobo ya halarta, inda ya ce rashin samun tikitin gasar ya ɓata wa miliyoyin ‘yan Nijeriya rai saboda irin ƙaunar da suke yi wa ƙungiyar ƙwallon ƙafar ƙasar.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata