DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An samu Gwamna a Nijeriya da ke yekuwar shugaban kasa da gwamnoni su rika yin wa’adin mulki daya na shekaru 6 a bisa mulki

-

Gwamna Seyi Makinde na Jihar Oyo ya yi kira da a sauya tsarin mulki domin bai wa masu mukaman siyasa da aka zaba a matakai daban-daban na gwamnati damar yin wa’adi guda na shekaru biyar ko shida kacal, maimakon wa’adin biyu na shekaru hudu-hudu da ake yi a yanzu.

Gwamnan ya bayyana hakan ne a lokacin da wasu Musulmai da suka hada da malamai, sarakunan gargajiya da masu rike da mukaman siyasa suka kai masa ziyara a gidansa da ke Ikolaba, Ibadan, bayan kammala sallar layya da aka gudanar a filin idi na Agodi, Ibadan.

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara