DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Dangote ya bar mataki na 144 ya koma na 86 a jerin masu arziki na duniya

-

Alhaji Aliko Dangote

Yanzu haka dai yawan kudin Dangote wanda shi ne mutumin da ya fi kudi a nahiyar Afrika sun kai Dalar Amurka bilyan 23.9.

Hakan na zuwa ne bayan da matatar man Dangote da aka gina da kudi Dala bilyan 20 ta fara aiki shekarar da ta gabata a birnin Lagos.

Google search engine

A shekarar 2024, Dangote mai shekaru 67 na da kudin da suka kai Dala bilyan 13.4.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu ya yi kira da a zauna lafiya gabanin zaɓen Abuja, Kano da Rivers

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga masu kaɗa ƙuri’a, jami’an tsaro da jami’an Hukumar zaɓe Mai zaman kanta (INEC) da su gudanar...

Gwamnatin Nijeriya za ta kafa kwalejin koyon likitanci ta sojoji don magance karancin likitoci

Gwamnatin Nijeriya ta sanar da shirin kafa kwalejin koyon likitanci ta soji "Armed Forces College of Medicine and Health Sciences" a matsayin wani mataki na...

Mafi Shahara