Saturday, March 21, 2026
HomeLabaraiGwamnan Adamawa ya saka dokar takaita zirga zirga a karamar hukumar Lamurde

Gwamnan Adamawa ya saka dokar takaita zirga zirga a karamar hukumar Lamurde

Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri, ya sake saka dokar hana fita ta awa 24 a karamar hukumar Lamurde, sakamakon sake barkewar hare-hare da tashin hankali ga wasu al’ummomin yankin.

Mai magana da yawun gwamnan, Humwashi Wonosikou, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar a ranar Litinin a birnin Yola.

Google search engine

Rahotanni sun nuna cewa gwamnati ta dauki wannan mataki ne bayan sake samun rikice-rikice da suka haddasa asarar rayukan wasu mazauna yankin.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata