DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El Rufa’i ya fice daga jam’iyyar APC ya kuma SDP

-

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya fice daga jam’iyyar APC mai mulki a Nijeriya ya koma jam’iyyar SDP.

Google search engine

Tsohon gwamnan ya bayyana ficewar sa a shafinsa na Facebook yana mai cewa “daga yau 10 ga Maris na shekarar 2025 na fice daga jam’iyyar APC”.

Nasir El-Rufai ya bayyana cewa a shekara biyun da jam’iyyar APC ta yi babu wani abin a zo a gani da ta aiwatar ga ‘yan kasa.

Tsohon gwamnan ya jaddada cewa zamansa na shekaru takwas a matsayin gwamnan jihar Kaduna ya samar da ci gaba a fannin ilimi da kiwon lafiya da ababen more rayuwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Amnesty International ta koka kan halin da jihar Katsina ke ciki kan batun tsaro

Kungiyar kare hakin bil’adama ta Amnesty International ta gargadi cewa hare-haren ’yan bindiga da ƙungiyoyin ta’addanci suna tura Jihar Katsina zuwa ga mummunan bala’in jin-kai,...

Gwamnatin Sokoto ta kammala aikin samar da lantarki na kashin kanta na N7bn

Gwamnatin Jihar Sakkwato ta kammala aikin gina tashar samar da wutar lantarki ta mai zaman kanta, kamar yadda Kwamishinan Makamashi, Alhaji Sanusi Danfulani, ya bayyana...

Mafi Shahara